Ta Rasa Komai Dalilin Boko Haram

Saurara a: Apple Podcast | Spotify | RSS
Gina Bashir manomiya ce mai shekaru 46 daga Askira Uba a jihar Borno, arewa maso gabashin Najeriya. A lokacin da rikicin Boko Haram ya kai kololuwa, tana zaune a Benisheik, wani karamin gari a Borno, tare da mijinta da ‘ya’yanta shida.
A lokacin wannan rikici, ta rasa dan’uwanta, dan dan’uwanta, da wasu ‘yan uwa shida.
A cikin wannan bidiyo, mun tattauna game da yadda ta tsira da kuma burinta ga ‘ya’yanta.
Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed
Marubuciya: Sabiqah Bello
Muryoyin Shiri: Sabiqah Bello
Fassara: Rukayya Saeed
Edita: Aliyu Dahiru
Furodusa: Al-amin Umar
Babban Furodusa: Anthony Asemota
Babban Mashiryi: Ahmad Salkida
