Site icon Occasional Digest

Ta Rasa Komai Dalilin Boko Haram

Saurara a: Apple Podcast | Spotify | RSS


Gina Bashir manomiya ce mai shekaru 46 daga Askira Uba a jihar Borno, arewa maso gabashin Najeriya. A lokacin da rikicin Boko Haram ya kai kololuwa, tana zaune a Benisheik, wani karamin gari a Borno, tare da mijinta da ‘ya’yanta shida.

A lokacin wannan rikici, ta rasa dan’uwanta, dan dan’uwanta, da wasu ‘yan uwa shida.

A cikin wannan bidiyo, mun tattauna game da yadda ta tsira da kuma burinta ga ‘ya’yanta.


Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed

Marubuciya: Sabiqah Bello

Muryoyin Shiri: Sabiqah Bello

Fassara: Rukayya Saeed

Edita: Aliyu Dahiru

Furodusa: Al-amin Umar

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida

Source link

Exit mobile version