Thu. Oct 3rd, 2024
Occasional Digest - a story for you

Saurara a: Apple Podcast  | Google Podcast |  Spotify  |  Buzzsprout  |  RSS


Aminu manomi ne a Daki Takwas, wani gari da ke Arewacin Najeriya. Amma ya kasa zuwa gonarsa saboda yawaitar sace mutane da ake da yaki karewa. Don haka rayuwa ta yi masa tsauri. 

Mun bibibiyi labarin Aminu, wanda dalibi ne da ya dogara da aikin gona don biyan kudin makaranta. Anma wuyar aikin a yanzu saboda tashin hankali ta janyo masa abin da ba zai manta ba. 


Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed

Marubuciya: Aisha Tijjani Jidda

Muryoyin Shiri: Sameer Sherrif

Fassara: Rukayya Saeed   

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: HumAngle Media


Support Our Journalism

There are millions of ordinary people affected by conflict in Africa whose stories are missing in the mainstream media. HumAngle is determined to tell those challenging and under-reported stories, hoping that the people impacted by these conflicts will find the safety and security they deserve.

To ensure that we continue to provide public service coverage, we have a small favour to ask you. We want you to be part of our journalistic endeavour by contributing a token to us.

Your donation will further promote a robust, free, and independent media.

Donate Here

Source link